Hadisi Na Daya

Ga Hadisin a Larabcin Ajami:

"Ataa baab-al-jannati yauma-al-kiyamati fa'astaftihu, fa-yaqûl-ul-khazinu: man anta? Fa-aqûlu: Muhammadun, fa-yaqûlu: bika umirtu al-laã aftaha li ahadin qablaka."

Fassarar [Ma'anan] hadisin:

Manzon Allah (S.A.W.) yana cewa:

"Zan zo ga kofar aljanna a ranar tashin al-qiyama, sai in nemi a bude. Sai mai tsaro ya ce: waye kai? Sai in ce: ni ne Muhammadu. Sai ya ce: An umarce ni [game da kai] da kada in bude ma wani kafin kai."

[Ahmad ya ruwaito daga Anas]
Share on Google Plus

About Unknown

    Blogger Comment
    Facebook Comment

0 comments:

Post a Comment